Farfesa Faruk Sarkinfada Bayan nasarar da Allah Madaukakin Sarki ya baiwa Gwamnan jihar Kano Eng Abba Kabir Yusuf a kotun koli ta Nigeria bisa tabbatar...
Na saurari jawaban da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi a gaban ‘yan jaridar Aso Rock jiya. Magana ta gaskiya a duniyance, Kwankwaso ya nuna wa...
Aminu Abdullahi Shugabannin Fulani wato (Ardo) daga sassa daban-daban na Najeriya sun jaddada goyon bayansu ga dan takarar jam’iyyar APC Sanata Bola Ahmed Tinubu...
Magaji Galadima A ranar Litinin 12 ga watan Disamba 2022 gwamnatin ƙasar Aljeriya ta aiko da wani jirgi na musamman domin ya ɗauki mai...
Bello Muhammad Sharada A tarihi Kano gari ne na ilimi. Kano gari ne na addini. Kano gari ne na kasuwanci. Kano gari ne...
Farfesa Umar Labdo Muhammad Mutuwar Dr Yusuf Qaradawi, Allah ya yi masa rahama, ta fito da abubuwa wadanda a da suke boye. Misali, ta...
Jamilu Uba Adamu Wani muhimmin tarihi da yakamata jama’a su sani shi ne, Marigayiya Sarauniya Elizabeth ce ta kaddamar da fara ginin Filin wasa...
Jamilu Uba Adamu An kammala Shirye-Shiryen gudanar da wasan karshe na gasar cin kofin Kwallon kafa na “Ahlan Cup’ tsakanin Samba Kurna da Good Boys Dorayi....
Kwanaki Goman Farkon Watan Zul-Hajji, Ranar Arfah, Layyah Da Bukukuwan Idi Daga Imam Murtadha Gusau Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinkai Assalamu Alaikum Yaku bayin...
Jamilu Uba Adamu Da yawan masoya da mutanen dake bibiyar wasan Kwallon Kafa, a Arewacin Najeriya, musamman Jihar Kano ba su cika tsammanin akwai alaka tsakanin...