Hausa
Abinda ya hadani da lauyoyi na-Sheikh Abduljabbar Kabara

Aminu Abdullahi
Malamin Addinin musuluncin nan a nan Kano Sheikh Abduljabbar Kabara ya bayyana abinda ya hadashi da lauyoyinsa har suka juya masa baya.
Malam Kabara ya ce lauyoyinsa sun bukaci ya basu N 1,500,000 domin su shirya taron manen labarai.
KANO FOCUS ta ruwaito malamin ya bayyana hakan ne lokacin da yake yiwa kotu bayani, a wani bagare na ci gaba da shari’ar da ake yi masa.
Ya ce sun nemi kudinne da zummar su yi taron manema labarai sununa yadda aka zalinceshi ko jama’a sa tausaya masa.

Ya kara da cewa kwanaki biyu kafin a yi zaman kotun baya lauyoyinsa sun samenshi a gidan kurkuku, suka ce masa za a koma kotu za kuma a ci gaba tuhumarsa.
“Sun sameni a gidan yari na Kurmawa, inda nake tsare, suka ce min dukkan tuhumar da ake yimin gadar zarece kawai.
“Sunce idan na amince da tuhumar to ba shakka na fada cikin tarkon da aka danamin.
“Suka kuma gayan tuni aka yankemin hukunci jira ake kawai na amsa a zartar da shi.” A cewarsa.
Na zama kurma
Sheikh Abduljabbar Kabara ya kara da cewa lauyoyin sun bukaci da ya kame bakinsa da zarar anje kotun kada ya ce uffan.
Ya ce sai dai ya tambayesu mai zai biyo baya idan ya kulle bakinsa ya ce ba zai yi Magana ba?
Inda ya ce sun gayamasa kar ya damu za su kula da al’amarin, shi dai kada ya yi Magana.
Haka kuma ya ce sun nemi ya basu N500,000 domin su shirya taron yan jaridar.
“Bayan sun gama wancan bayaninne kuma suka bukaci na basu dubu dari biyar su yi taron ‘yan jarida.
“Hakan ta sanya na basu N300,000, na kuma zo kotu na kame bakina kamar kurma”.
“Bayan na kame bakina ne kuma alkali ya ce a yi min gwajin kwakwalwa da na kunne, amma lauyoyin nan suka kasa cewa komai”, ya kara da cewa.
Wani jami’in gwamnati zai taimakeni
Abduljabbar Kabara ya ci gaba da gayawa kotu cewa, lauyoyin nasa sun hada shi da wani babba a gwamnati don ya taimaka masa.
Ko da dai ya ce ba zai fadi sunansa ba, amma ya yi masa wasu bayanai.
Dole na yarda inada ciwon hauka
Malamin ya ce mutumin da aka hada shi da shi ya gaya masa idan aka tabbatar da shi mahaukaci ne to rayuwarsa za ta tagayyara.
Sai dai ya gaya masa zai kuma shaki isakar ‘yanci, amma zai ci gaba da rayuwarsa a matsayin mahaukaci.
Don haka ya ce sun nemi ya basu milyan daya, don su kira taron manema labarai a karo na biyu su magance duk wani abu da zai batamasa suna.
“Sun nemi na basu N1,000,000 su yi taron manema labarai, don su karemin martabata da sunana.
“Amma sai sukace dole idan za a yi haka sai na yarda inada tabin kwakwalwa, sannan za su taimakamin a sakeni.
Za a kwace min mata
Haka zalika malamin ya ce lauyoyin sun yi yunkurin kwace masa mata.
A cewarsa bayan da aka bukaci a yi masa gwajin kwakwalwa lauyoyin sun yi kokarin kulla alaka da matarsa.
Ya ce al’amarin bai yi masa dadi ba, inda ya ce hakan cin zarafi ne.
Zarge-zargen ba gaskiya bane
Sai dai lauyoyin na sa sun musunta dukkanin zarigin da malamin ya yi musu.
Barrister Rabi’u Shu’aibu Abdullahi ne ya musanta zargi a wani bagare na mayar da martani ga kalaman na Sheikh Abduljabbar.
Ya ce idan Abduljabbar yana gani an yi masa ba dai-dai ba to akwai inda aka tsara ya kai karar lauyoyin.
Ya ce idan ya kai kara a nan ne lauya zai kare kansa kan duk wani zargi da aka yi masa,
Ko ya shigar da kara ko mu bi hakkin mu
Haka zalika Barrister Abdullahi ya ce sun baiwa malamin makwanni biyu ya shigar da karar neman hakkinsa kan zargin da yake yi musu.
Ya ce hukumar da aka tanada don kai karar lauya ba a boye mata dukkanin bayanai.
A don hakan nema ya ce sun bashi makwanni biyu ya kai karar ko kuma su su nemi nasu hakkin.

Hausa
FG kickstarts construction of Emerging Technologies Institute in Kano

Nasiru Yusuf Ibrahim
As part of significant milestone in the Federal Government of Nigeria’s efforts to secure the socio-economic wellbeing of the future generation, as the ground was opened for commencement of construction of the Sustainable & Emerging Technologies Institute (SETI) under the aegis of the National Agency for Science and Engineering Infrastructure (NASENI), The Presidency.
KKANO FOCUS reports that the Executive Vice Chaiman/Chief Executive Officer (EVC/CEO) of NASENI, Mr. Khalil Suleiman Halilu during the Ground-breaking ceremony held at the Bayero University Kano (BUK) New Campus said the new institute sits on 30 hectares of the BUK land to be built, featuring state-of-the-art facilities, including innovation hubs devoted to Artificial Intelligence and other cutting-edge technologies, complemented by reliable power supply. “NASENI will fully build and equip and support the new Institute” said the EVC/CEO.

The future of socio-economic development for nations rests on human creativity, innovation and cooperation, Artificial intelligence, robotics amongst others.
Halilu said that the establishment of SETI in Nigeria is to rapidly respond to the waves of young people globally revolutionizing world economies with unprecedented emergence of socio-economic frontiers as by-products of innovations and ingenuities of these young minds.
“We in NASENI are firm believers in the potential of young Nigerians to be the prime catalysts of the type of transformation that Nigeria requires. And we will do everything within our powers to support them to fulfil this important responsibility”
“We are gathered here today to kickstart a project that will transform the lives and careers of future generations of young Nigerians. The Sustainable & Emerging Technologies Institute (SETI), located at the Bayero University Kano (BUK) by NASENI. This is very much in line with our operating principles; what we call our 3Cs: Collaboration, Creation, and Commercialization. These 3Cs are the principles that passionately drive us and guide the work that we do to ensure the industrialization of Nigeria in line with the Renewed Hope agenda of President Bola Ahmed Tinubu.”
SETI will produce innovators, technologists, entrepreneurs who will make their mark not just in Nigeria but around the world. “I’m eagerly looking forward to the day, not too long from now, when the Institute’s first set of beneficiaries will astonish the world with what they’re capable of accomplishing. These stories will put not just BUK on the global innovation map, but also Kano State and the entire Nigeria” said Halilu.
While carrying out the symbolic foundation laying ceremony of the institute as Special Guest of Honour, the Minister of Innovation, Science and Technology, Chief Uche Geoffrey Nnaji, described the project as not only laudable but NASENI’s another way of fast-tracking the placing of Nigeria on the global map of innovation and industrialization. The minister called the project an “ace project” and a pointer to secure a veritable socio-economic development for the nation.
In his goodwill message, the Vice Chancellor of BUK, Professor Sagir Adamu Abbas described the new institute as a vehicle for bringing together the three critical tripods for economic and sustainable development for nations, that is, the government, academia and industry. He described the ground-breaking event as the beginning of Nigeria’s journey in pursuit of sustainable development, massive job creation opportunities for the youths, and that the BUK was delighted to be host to such laudable initiative and momentum.
There is also, in addition to SETI, a second NASENI project for BUK is an Agri-preneurship Training Hub, that will be equipped with modern greenhouses, and facilities for Soil-less Farming, and Tissue Culture; occupying 10 hectares of land at the Old Campus. These projects collectively represent what NASENI stands for, that is, building capacity, advancing industrialization, supporting economic growth and prosperity.
NASENI appreciates the Government and people of Kano State, and the Vice Chancellor, management and students of Bayero University Kano (BUK), for all the support. Special gratitude goes to the Honourable Minister of Innovation, Science and Technology, Chief Uche Geoffrey Nnaji, the Special Guest of Honour.
NASENI thanked members of the National Assembly for their support, especially the NASENI oversight Committees in both chambers. And of course, President Bola Ahmed Tinubu, who has given NASENI the opportunity to serve Nigeria through his unwavering demonstration of commitment to the success of the Agency.

Hausa
Illar siyasantar da harkar tsaro da zaman lafiya a jihar Kano

Jaafar Jaafar
Na jima ban ga tsantsar rashin kishi da cin amanar aiki da ya wuce ƙaryar da hukumar yansandan jihar Kano ta gilla ba saboda tsananin siyasantar da harkar tsaro da zaman lafiya da cigaban al’umma.
Babu wani rahoto na sirri kan wani mugun abu da ke faruwa a birni ko ƙauye wanda gwamna bai san shi ba. A wasu lokutan ma gwamnan ya kan riga jami’an tsaro samun wani rahoton sirrin. Duk wanda ya san yadda “special service directorate” (wadda ke karkashin ofishin gwamna) ke gudanar aiki, zai fahimci inda na dosa.

Kasashen da su ka ci gaba, ba sa wasa da duk bayanin da hukumar yansanda ta fitar. Domin su a kasashen su dansanda shi ya fi kowa adalci, shi ya sa zai wahala yansanda su tuhume ka da laifi ka ga alkali bai ɗaure ka ba.
Kafin harin Boko Haram na farko a Kano a ranar 20 ga Janairu 2012, akwai wani babban jami’in gwamnati da ya faɗa min cewa ƙasar Amurka na duba yiwuwar buɗe ƙaramin ofishin jakadanci (consulate) a Kano wanda zai riƙa ba da visa da gudanar da wasu shirye-shirye a jihar Kano. Kwatsam sai a ka kawo harin bam. Daga nan maganar ta mutu murus. A tunaninka in da a ce Amurka za ta sake duba yiwuwar bude consulate a Kano, sai ta ji sanarwar hukumar yansanda ta fitar, me ka ke tunanin za ta yi? Za ta fasa ne!
Haka fa muna ji muna gani British Council ta rufe cibiyarta da ke Kano. Wannan cibiya ta taimaka gaya wajen sa wa matasa sha’awar karatu, kuma ta samar da damarmaki na karatu da tafiye-tafiyen nazari kasashe ga mutane da dama. Ita ma wannan cibiya a dalilin rashin tsaro yanzu ta tattara inata-inata ta tafi.
Ta fuskar kasuwanci, watakil wannan sanarwar karyar da hukumar yansanda ta fitar ta sa masu son zuba jari daga wasu wurare (foreign investors) su fasa. Haka zalika, watakil wannan asarar ta sa masu zuwa fatauci kasuwannin Kano su ja jiki. Ka ga sun jawo wa yan kasuwa da jihar asara.
Tarihi ya nuna tun kafin Kano ta yi shuhura a harkar kasuwanci, Katsina ita ce cibiyar kasuwanci a kasar Hausa. Babban abin da ya sa Katsina ta koma baya shi ne yaƙe-yaƙe da ta sha fama da shi, musanman a ƙarni na 18.
Kira na ga gwamnatin jihar Kano shi ne kada ta bar wannan cin amana ya wuce ba ta yi wa tufkar hanci ba. Kamata ya yi gwamna da kan shi ya kira gagarumin taron zantawa da yanjarida wanda ya ƙunshi manyan gidajen jaridu na ƙasa da waje domin fayyace wa duniya zancen. Idan ma da yiwuwar kai yandansan kotu, to yakamata gwamnati kada ta yi ƙasa a gwiwa.
Allah Ya zaunar da mu lafiya.
Jaafar Jaafar, shi ne mawallafim jaridar Daily Nigerian, ya kuma wallafa wannan rubutun ne a shafinsa na Facebook.

Hausa
EFCC arraigns one for N108 million fertiliser fraud in Kano

Nasiru Yusuf Ibrahim
The Kano Zonal Directorate of the Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, has arraigned one Sanusi Hashim for allegedly misappropriating and converting to his personal use, the sum of 108 million Naira.
KANO FOCUS reports that Hashim was arraigned before Justice Kabiru Dabo of the Kaduna State High Court sitting in Zaria on a one -count charge of misappropriation contrary to Section 293 and punishable under section 294 of the Penal Code.

He was alleged to have collected a total sum of 108 million Naira from one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer but instead misappropriated and diverted the money for his personal use.
The lone-count charge reads ‘’That you Sanusi Hashim sometime in April 2020 under the jurisdiction of the Kaduna State High Court dishonestly misappropriated and converted to your own use, the sum One Hundred and Eight Million Naira (N108,000,000) property of one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer from Indorama Eleme Fertilizer and Chemicals and you thereby committed an offence under Section 293 and punishable under Section 294 of the Penal Code’’.
The defendant pleaded not guilty when the charge was read to him.
Counsel to the prosecution, Bright C. Ogbonna prayed the court for a trial date in view of the defendant’s plea.
Consequently, Justice Dabo remanded the defendant in a Correctional Centre and adjourned the matter to February 10, 2025 for hearing of bail application.
