Hausa
Shekara 60 na Hausawa a Doron Ƙasa (2) – Farfesa Malumfashi

Farfesa Ibrahim Malumfashi
Wannan wani raddi ne da Farfesa Ibrahim Malumfashi ya yi wa Abduljalil Ismail Ajis

Kashi na farko, an fahimci cewa ko da ‘ya’yan Adam na zamani suka wanzu a doron ƙasa daga shekara dubu 200, wasu suka ce daga shekara dubu 150, kamar yadda masana kimiyyar asali (geneticists) suka bayyana, al’ummar Hausawa iri biyu ne aka yi a lokacin; zaunannu, wato ‘yan ƙasa, (autochonous) waɗanda ba su yi ragaita ba a doron duniya, iyakar su nahiyar Afirka ta dauri, sun kuma rayu a yankin tsakiyar Afirka, musamman ɓangaren ƙasar Habasha ta yanzu, a wani loko da ake kira Omo-Kibish.
Waɗannan al’umma su ne kaɗai suka rayu a ban ƙasa, su ne kuma daga baya suka barbazu zuwa sassan duniya, suka samar da dukkan al’umnar duniya, baƙake da farare, wato waɗanda masanan ke cewa sun taimaka wajen gina sabuwar duniya da mutane da ke cikin ta, (peopling of the world), ciki har da al’ummar da suka yi rayuwa a sassan ƙasar Hausa.
Ke nan ko da wasu ‘yan uwan Hausawa suka garzaya a doron duniya domin hayayyafa da zaunewa a duniya, sauran ‘yan uwan Hausawan na nan gida zaune, sun kuma rayu shekaru aru- aru da suka wuce, su ne Hausawan asali in ka ga dama kira su da Maguzawa. Za mu dawo kan su nan gaba.
Tunani na biyu shi ne ne su ‘yan uwan Hausawa da suka bar yankin Afirka da ke a Omo-Kibish, a ƙasar Habasha ta yanzu, a farkon wannan zamani da aka samar ɗan Adam na zamani wato (modern man), sun fara hayayyafa a bisa doron ƙasa ne a bisa hanyarsu ta zuwa sassan Arewacin Afirka ta dauri, irin sassan ƙasashen yankin Tsakiyar Afirka zuwa yankin Aljeriya da Marutaniya da Maroko da Masar da Sudan, inda suka bar wasu al’ummar a wurin, suka wuce zuwa sassan nahiyar Larabawa da Lebenti (Lavent) na yanzu, suka rayu a tsawon zamani, a wurare irin su yankin ƙasashen Larabawa, irin su Saudiyya da Yemen da Falasɗinu da Isra’ila da Jordan da Lebanon da Siriya.
Nan ma sun bar wasu daga danginsu, suka wuce zuwa Kudu maso gabashin Asiya, suka yi zango na ƙarshe a rayuwarsu ta zaune duniya. Ƙasashen ko yankunan da za a iya samun gyauro waɗannan al’umma a yau sun haɗa da Maleshiya da Tailan da Filifin da Indoneshiya da Burunai da Singafo, nan ne yankin da al’ummar Malay suka rayu, ana iya cewa su ne kakannin-kakannin-kakannin Hausawa na zamani ko na ƙarshe da masu nazarin jini da ƙwayar halitta suka tabbatar.
Waɗannan al’umma sun zaune a wancan yanki na tsawon shekaru, daga baya wasu daga cikin tsatson Hausawa da suka rayu a can sun taso, wato sun baro wannan yanki, musamman daga shekara dubu 60 da na yi bayani a can baya, suka sake bin rariyar da iyaye da kakanninsu suka biyo, domin komawa nahiyar Afirka. A bisa wannan tafiya sun sake haɗuwa da sarƙewa da wasu daga ‘yan uwansu da suka bari a baya wajen wancan tafiya ta farko da suka yi inda suka bar su da sake zama a yankin Larabawa da Labenti da kuma yankin Afrika ta Arewa.
Saboda ko da suka sake haɗuwa da narkewa da sauran ‘yan uwansu da suka bari tun da daɗewa wasu sun ƙara yin gaba, zuwa yankin nahiyar Turai, su ne ake cewa ba su da alaƙa ta ƙuƙut da Hausawa na dauri, domin sun raba hanya da daɗewa, ba su kuma ƙara haɗuwa da juna ba. Daganan kuma wasu daga cikin sauran ‘yan uwansu suka suka tsallaka zuwa nahiyar Amurka, a daidai shekara dubu 15 da suka wuce.
Su kuwa gyauron Hausawan da suka zaunu a sassan Larabawa da Labenti da Arewacin Afirka na tsawon shekaru, sai daga shekara ta dubu 20 zuwa dubu 15, wasu suka motsa zuwa yankin kogin Chadi inda suka yi mazauni na tsawon lokaci.
A zamansu ne na wannan yanki kamar yadda na faɗa a wani rubutun can baya, aka samar da harsunan da aka yi wa laƙabi da ‘yan Ahalin Afrika da Asiya a daidai shekaru dubu 10 zuwa 9, nan kuma aka samar da tsatson ahalin harsunan Chadic, wanda ya haifar da harshen Hausa da ‘yan uwansa, irin su Gwandara da Ron da Tangale da Warji da Bade da Angas da Barawa da Kare-Kare da sauran su.
Farfesa Ibrahim Malumfashi malami ne a Jami’ar jihar Kaduna ya wallafa wannan rubutun ne a shafinsa na Facebook.

Hausa
FG kickstarts construction of Emerging Technologies Institute in Kano

Nasiru Yusuf Ibrahim
As part of significant milestone in the Federal Government of Nigeria’s efforts to secure the socio-economic wellbeing of the future generation, as the ground was opened for commencement of construction of the Sustainable & Emerging Technologies Institute (SETI) under the aegis of the National Agency for Science and Engineering Infrastructure (NASENI), The Presidency.
KKANO FOCUS reports that the Executive Vice Chaiman/Chief Executive Officer (EVC/CEO) of NASENI, Mr. Khalil Suleiman Halilu during the Ground-breaking ceremony held at the Bayero University Kano (BUK) New Campus said the new institute sits on 30 hectares of the BUK land to be built, featuring state-of-the-art facilities, including innovation hubs devoted to Artificial Intelligence and other cutting-edge technologies, complemented by reliable power supply. “NASENI will fully build and equip and support the new Institute” said the EVC/CEO.

The future of socio-economic development for nations rests on human creativity, innovation and cooperation, Artificial intelligence, robotics amongst others.
Halilu said that the establishment of SETI in Nigeria is to rapidly respond to the waves of young people globally revolutionizing world economies with unprecedented emergence of socio-economic frontiers as by-products of innovations and ingenuities of these young minds.
“We in NASENI are firm believers in the potential of young Nigerians to be the prime catalysts of the type of transformation that Nigeria requires. And we will do everything within our powers to support them to fulfil this important responsibility”
“We are gathered here today to kickstart a project that will transform the lives and careers of future generations of young Nigerians. The Sustainable & Emerging Technologies Institute (SETI), located at the Bayero University Kano (BUK) by NASENI. This is very much in line with our operating principles; what we call our 3Cs: Collaboration, Creation, and Commercialization. These 3Cs are the principles that passionately drive us and guide the work that we do to ensure the industrialization of Nigeria in line with the Renewed Hope agenda of President Bola Ahmed Tinubu.”
SETI will produce innovators, technologists, entrepreneurs who will make their mark not just in Nigeria but around the world. “I’m eagerly looking forward to the day, not too long from now, when the Institute’s first set of beneficiaries will astonish the world with what they’re capable of accomplishing. These stories will put not just BUK on the global innovation map, but also Kano State and the entire Nigeria” said Halilu.
While carrying out the symbolic foundation laying ceremony of the institute as Special Guest of Honour, the Minister of Innovation, Science and Technology, Chief Uche Geoffrey Nnaji, described the project as not only laudable but NASENI’s another way of fast-tracking the placing of Nigeria on the global map of innovation and industrialization. The minister called the project an “ace project” and a pointer to secure a veritable socio-economic development for the nation.
In his goodwill message, the Vice Chancellor of BUK, Professor Sagir Adamu Abbas described the new institute as a vehicle for bringing together the three critical tripods for economic and sustainable development for nations, that is, the government, academia and industry. He described the ground-breaking event as the beginning of Nigeria’s journey in pursuit of sustainable development, massive job creation opportunities for the youths, and that the BUK was delighted to be host to such laudable initiative and momentum.
There is also, in addition to SETI, a second NASENI project for BUK is an Agri-preneurship Training Hub, that will be equipped with modern greenhouses, and facilities for Soil-less Farming, and Tissue Culture; occupying 10 hectares of land at the Old Campus. These projects collectively represent what NASENI stands for, that is, building capacity, advancing industrialization, supporting economic growth and prosperity.
NASENI appreciates the Government and people of Kano State, and the Vice Chancellor, management and students of Bayero University Kano (BUK), for all the support. Special gratitude goes to the Honourable Minister of Innovation, Science and Technology, Chief Uche Geoffrey Nnaji, the Special Guest of Honour.
NASENI thanked members of the National Assembly for their support, especially the NASENI oversight Committees in both chambers. And of course, President Bola Ahmed Tinubu, who has given NASENI the opportunity to serve Nigeria through his unwavering demonstration of commitment to the success of the Agency.

Hausa
Illar siyasantar da harkar tsaro da zaman lafiya a jihar Kano

Jaafar Jaafar
Na jima ban ga tsantsar rashin kishi da cin amanar aiki da ya wuce ƙaryar da hukumar yansandan jihar Kano ta gilla ba saboda tsananin siyasantar da harkar tsaro da zaman lafiya da cigaban al’umma.
Babu wani rahoto na sirri kan wani mugun abu da ke faruwa a birni ko ƙauye wanda gwamna bai san shi ba. A wasu lokutan ma gwamnan ya kan riga jami’an tsaro samun wani rahoton sirrin. Duk wanda ya san yadda “special service directorate” (wadda ke karkashin ofishin gwamna) ke gudanar aiki, zai fahimci inda na dosa.

Kasashen da su ka ci gaba, ba sa wasa da duk bayanin da hukumar yansanda ta fitar. Domin su a kasashen su dansanda shi ya fi kowa adalci, shi ya sa zai wahala yansanda su tuhume ka da laifi ka ga alkali bai ɗaure ka ba.
Kafin harin Boko Haram na farko a Kano a ranar 20 ga Janairu 2012, akwai wani babban jami’in gwamnati da ya faɗa min cewa ƙasar Amurka na duba yiwuwar buɗe ƙaramin ofishin jakadanci (consulate) a Kano wanda zai riƙa ba da visa da gudanar da wasu shirye-shirye a jihar Kano. Kwatsam sai a ka kawo harin bam. Daga nan maganar ta mutu murus. A tunaninka in da a ce Amurka za ta sake duba yiwuwar bude consulate a Kano, sai ta ji sanarwar hukumar yansanda ta fitar, me ka ke tunanin za ta yi? Za ta fasa ne!
Haka fa muna ji muna gani British Council ta rufe cibiyarta da ke Kano. Wannan cibiya ta taimaka gaya wajen sa wa matasa sha’awar karatu, kuma ta samar da damarmaki na karatu da tafiye-tafiyen nazari kasashe ga mutane da dama. Ita ma wannan cibiya a dalilin rashin tsaro yanzu ta tattara inata-inata ta tafi.
Ta fuskar kasuwanci, watakil wannan sanarwar karyar da hukumar yansanda ta fitar ta sa masu son zuba jari daga wasu wurare (foreign investors) su fasa. Haka zalika, watakil wannan asarar ta sa masu zuwa fatauci kasuwannin Kano su ja jiki. Ka ga sun jawo wa yan kasuwa da jihar asara.
Tarihi ya nuna tun kafin Kano ta yi shuhura a harkar kasuwanci, Katsina ita ce cibiyar kasuwanci a kasar Hausa. Babban abin da ya sa Katsina ta koma baya shi ne yaƙe-yaƙe da ta sha fama da shi, musanman a ƙarni na 18.
Kira na ga gwamnatin jihar Kano shi ne kada ta bar wannan cin amana ya wuce ba ta yi wa tufkar hanci ba. Kamata ya yi gwamna da kan shi ya kira gagarumin taron zantawa da yanjarida wanda ya ƙunshi manyan gidajen jaridu na ƙasa da waje domin fayyace wa duniya zancen. Idan ma da yiwuwar kai yandansan kotu, to yakamata gwamnati kada ta yi ƙasa a gwiwa.
Allah Ya zaunar da mu lafiya.
Jaafar Jaafar, shi ne mawallafim jaridar Daily Nigerian, ya kuma wallafa wannan rubutun ne a shafinsa na Facebook.

Hausa
EFCC arraigns one for N108 million fertiliser fraud in Kano

Nasiru Yusuf Ibrahim
The Kano Zonal Directorate of the Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, has arraigned one Sanusi Hashim for allegedly misappropriating and converting to his personal use, the sum of 108 million Naira.
KANO FOCUS reports that Hashim was arraigned before Justice Kabiru Dabo of the Kaduna State High Court sitting in Zaria on a one -count charge of misappropriation contrary to Section 293 and punishable under section 294 of the Penal Code.

He was alleged to have collected a total sum of 108 million Naira from one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer but instead misappropriated and diverted the money for his personal use.
The lone-count charge reads ‘’That you Sanusi Hashim sometime in April 2020 under the jurisdiction of the Kaduna State High Court dishonestly misappropriated and converted to your own use, the sum One Hundred and Eight Million Naira (N108,000,000) property of one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer from Indorama Eleme Fertilizer and Chemicals and you thereby committed an offence under Section 293 and punishable under Section 294 of the Penal Code’’.
The defendant pleaded not guilty when the charge was read to him.
Counsel to the prosecution, Bright C. Ogbonna prayed the court for a trial date in view of the defendant’s plea.
Consequently, Justice Dabo remanded the defendant in a Correctional Centre and adjourned the matter to February 10, 2025 for hearing of bail application.
