Jamilu Uba Adamu Wani muhimmin tarihi da yakamata jama’a su sani shi ne, Marigayiya Sarauniya Elizabeth ce ta kaddamar da fara ginin Filin wasa...
Kwanaki Goman Farkon Watan Zul-Hajji, Ranar Arfah, Layyah Da Bukukuwan Idi Daga Imam Murtadha Gusau Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinkai Assalamu Alaikum Yaku bayin...
Jamilu Uba Adamu Da yawan masoya da mutanen dake bibiyar wasan Kwallon Kafa, a Arewacin Najeriya, musamman Jihar Kano ba su cika tsammanin akwai alaka tsakanin...
Prof. Salisu Shehu Na ga ‘yan uwana almajirai, a dalilin rashin fahimtar turanci da kuma rashin sanin cikakken tarihin Nigeria, har cewa...
Jamilu Uba Adamu Hamayya da adawa tsakanin magoya bayan kungiyoyin kwallon kafar Kano Pillars da Katsina United tsohon lamari ne wanda ya dade a tsakaninsu. Don...
Daga Salisu Ismail Kabuga Ita gaskiya, gaskiya ce in dai gaskiyar ce. Ya yin da aka tozarta gaskiya, ko kuma sai an zabi wanda za’a gayawa...
Daga Imam Murtadha Gusau Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinkai Assalamu Alaikum Ya bayin Allah! Babban Malamin mu, Ash-Sheikh Sulaiman Ar-Ruhaili yana cewa: “Yaku masoyana...