Connect with us

Hausa

The Chronicles of Kano #03 – Sarki Rumfa da kuma Taj–Al-Din Fi Ma Yajib Ala Al Muluk

Published

on

Farfesa Abdalla Uba Adamu

 

A duk cikin Sarakunan da suka mulki Kano, guda uku sun yi fice fiye da sauran. Na farko shi ne Sarki Tsamiya (1307-1343) wanda shi ne na tara a jerin sarakunan. Ko da ya hau mulki ya tarar da bautar gargajiya a gari. Ya tara masu bautar ya yi musu bushara kamar haka: “Soyayya ana gadanta, ƙiyayya ma ana gadanta, babu wani abu tsakanina da ku sai baka da mashi da takobi, da garkuwa, ba yaudara, domin babu mayaudari sai matsoraci.”

Sarki na biyu shi ne Ali Yaji Ɗan Tsamiya (1349-1385). Shi ne wanda ya ci gaba da jihadin ba mahaifin sa ya fara. A lokacin sa Musulunci ya kafu a Kano, har manazarta suka laƙabawa Kano da darajar Sultanate. Wannan kuwa sakamakon umarnin da Sarki Ali ya bayar na cewa Kano ta zama ƙasar Musulumi daga 1349 bayan zuwan Malaman Wangarawa a ƙarƙashin Abdulrahman Zaite. na Farko, da suka kawo Musulunci su ka jaddada masa nasa Musuluncin (domin a kwai hasashen Musulumi ne shi).

Sarki na uku shi ne Muhammadu Rumfa Ɗan Yakubu (1463 -1499). A zamanin sa a ka samu bunkasar Musulunci da kuma ilimi. A wannan lokacin aka samu ingizowar Malaman Larabawa, Fulani, Kanuri, Buzaye suka yi wa Kano dirar mikiya domin neman ilimi.

A wannan lokacin ya yi abubuwa guda goma sha biyu na a-zo-a-gani, ciki har da kafa tushen reshen Jami’ar Sankore a Masallacin Madabo, wacce ta zama Jami’ar Madabo. A zamanin sa rukunin Wangarawa na biyu (in an tuna, rukunin farko sun iso Kano shekaru 114 da suka shuɗe a 1349), su ma a ƙarƙasahin Shugaba mai suna Abdulrahman Zaghaiti (na farkon sunan sa Zaiti, don kar ka ɓata!) suka zo Kano.

A zamanin wannan Sarki Malaman fada suka fito da Ajami a matsayin matakin farko na karatun yara a Tsangayu da makarantun Allo. Lokacin ne ma aka fito da ‘kuɗin laraba’ a matsayin kuɗin makaranta wanda za a bawa Alaramma domin yin cefanen ciyar da makaranta washe gari, watau ranar Alhamis.

Amma babban abin janyo hankali a zamanin Sarki Rumfa shi ne fitar da tsarin mulki a Kano – na farko a rubuce a kowacce daula a ƙasar Hausa. Wannan kuwa ya faru ne ƙarƙashin jagorancin mashahurin Malami Muhammad ibn Abd al-Karim al-Maghili, wanda ya zo tun daga ƙasar Algeria domin bayar da tasa gudunmowar wajen ciyar da ilimi gaba a Kano saboda shaharar da ta yi wajen kasuwanci da ilimin addinin Musulunci.

Da ya zo, Sarki Rumfa ya roƙe shi da ya ba shi shawara a kan tsarin mulki a Musulunci saboda inganta nasa mulkin da adalci. Al-Maghili nan take ya yarda ya rubuta masa littafi, Tāj al-Dīn fī Mā Yajib ʿalā al-Mulūk wa al-Salāṭīn. Wannan ya zamar masa jagora wurin tafiyar da al’amurran siyasa da mulkin ƙasar Kano.

A kwai kundaye digiri na uku aƙalla guda biyu waɗanda suka nuna sakamakon bincike mai zurfi a kan Al-Maghili and mulkin Sarki Rumfa. Ga jerin guda biyu sa suka fi shahara. Ba duk a ke samu a Acibilistan ba, amma in a ka ƙura ido, wataƙila a yi sa’a.

Gwarzo, Hassan. The Life and Teachings of al-Maghili with Particular Reference to the Saharan Jewish Community. Ph.D. Thesis. Univ. of London, 1972.

Starratt, Priscilla Ellen, Oral history in Muslim Africa: Al-Maghili legends in Kano. PhD thesis, University of Michigan, 1993.

A yau dai ga fassarar Tāj al-Dīn da Hausa, kuma an sarrafa ta a Ajamance. Bi rariyar liƙau ɗin da ke ƙasa ka tsinko shi.

https://bit.ly/3ZBDrHl.

Farfesa Abdalla Uba Adamu

 

Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Hausa

FG kickstarts construction of Emerging Technologies Institute in Kano

Published

on

Nasiru Yusuf Ibrahim

 

As part of significant milestone in the Federal Government of Nigeria’s efforts to secure the socio-economic wellbeing of the future generation, as the ground was opened for commencement of construction of the Sustainable & Emerging Technologies Institute (SETI) under the aegis of the National Agency for Science and Engineering Infrastructure (NASENI), The Presidency.

 

KKANO FOCUS reports that the Executive Vice Chaiman/Chief Executive Officer (EVC/CEO) of NASENI, Mr. Khalil Suleiman Halilu during the Ground-breaking ceremony held at the Bayero University Kano (BUK) New Campus said the new institute sits on 30 hectares of the BUK land to be built, featuring state-of-the-art facilities, including innovation hubs devoted to Artificial Intelligence and other cutting-edge technologies, complemented by reliable power supply. “NASENI will fully build and equip and support the new Institute” said the EVC/CEO.

 

The future of socio-economic development for nations rests on human creativity, innovation and cooperation, Artificial intelligence, robotics amongst others.

 

Halilu said that the establishment of SETI in Nigeria is to rapidly respond to the waves of young people globally revolutionizing world economies with unprecedented emergence of socio-economic frontiers as by-products of innovations and ingenuities of these young minds.

 

“We in NASENI are firm believers in the potential of young Nigerians to be the prime catalysts of the type of transformation that Nigeria requires. And we will do everything within our powers to support them to fulfil this important responsibility”

 

“We are gathered here today to kickstart a project that will transform the lives and careers of future generations of young Nigerians. The Sustainable & Emerging Technologies Institute (SETI), located at the Bayero University Kano (BUK) by NASENI. This is very much in line with our operating principles; what we call our 3Cs: Collaboration, Creation, and Commercialization. These 3Cs are the principles that passionately drive us and guide the work that we do to ensure the industrialization of Nigeria in line with the Renewed Hope agenda of President Bola Ahmed Tinubu.”

 

SETI will produce innovators, technologists, entrepreneurs who will make their mark not just in Nigeria but around the world. “I’m eagerly looking forward to the day, not too long from now, when the Institute’s first set of beneficiaries will astonish the world with what they’re capable of accomplishing. These stories will put not just BUK on the global innovation map, but also Kano State and the entire Nigeria” said Halilu.

 

While carrying out the symbolic foundation laying ceremony of the institute as Special Guest of Honour, the Minister of Innovation, Science and Technology, Chief Uche Geoffrey Nnaji, described the project as not only laudable but NASENI’s another way of fast-tracking  the placing of Nigeria on the global map of innovation and industrialization. The minister called the project an “ace project” and a pointer to secure a veritable socio-economic development for the nation.

 

In his goodwill message, the Vice Chancellor of BUK, Professor Sagir Adamu Abbas described the new institute as a vehicle for bringing together the three critical tripods for economic and sustainable development for nations, that is, the government, academia and industry. He described the ground-breaking event as the beginning of Nigeria’s journey in pursuit of sustainable development, massive job creation opportunities for the youths, and that the BUK was delighted to be host to such laudable initiative and momentum.

 

There is also, in addition to SETI, a second NASENI project for BUK is an Agri-preneurship Training Hub, that will be equipped with modern greenhouses, and facilities for Soil-less Farming, and Tissue Culture; occupying 10 hectares of land at the Old Campus. These projects collectively represent what NASENI stands for, that is, building capacity, advancing industrialization, supporting economic growth and prosperity.

 

NASENI appreciates the Government and people of Kano State, and the Vice Chancellor, management and students of Bayero University Kano (BUK), for all the support. Special gratitude goes to the Honourable Minister of Innovation, Science and Technology, Chief Uche Geoffrey Nnaji, the Special Guest of Honour.

 

NASENI thanked members of the National Assembly for their support, especially the NASENI oversight Committees in both chambers. And of course, President Bola Ahmed Tinubu, who has given NASENI the opportunity to serve Nigeria through his unwavering demonstration of commitment to the success of the Agency.

Continue Reading

Hausa

Illar siyasantar da harkar tsaro da zaman lafiya a jihar Kano

Published

on

Jaafar Jaafar

 

Na jima ban ga tsantsar rashin kishi da cin amanar aiki da ya wuce ƙaryar da hukumar yansandan jihar Kano ta gilla ba saboda tsananin siyasantar da harkar tsaro da zaman lafiya da cigaban al’umma.

 

Babu wani rahoto na sirri kan wani mugun abu da ke faruwa a birni ko ƙauye wanda gwamna bai san shi ba. A wasu lokutan ma gwamnan ya kan riga jami’an tsaro samun wani rahoton sirrin. Duk wanda ya san yadda “special service directorate” (wadda ke karkashin ofishin gwamna) ke gudanar aiki, zai fahimci inda na dosa.

 

Kasashen da su ka ci gaba, ba sa wasa da duk bayanin da hukumar yansanda ta fitar. Domin su a kasashen su dansanda shi ya fi kowa adalci, shi ya sa zai wahala yansanda su tuhume ka da laifi ka ga alkali bai ɗaure ka ba.

 

Kafin harin Boko Haram na farko a Kano a ranar 20 ga Janairu 2012, akwai wani babban jami’in gwamnati da ya faɗa min cewa ƙasar Amurka na duba yiwuwar buɗe ƙaramin ofishin jakadanci (consulate) a Kano wanda zai riƙa ba da visa da gudanar da wasu shirye-shirye a jihar Kano. Kwatsam sai a ka kawo harin bam. Daga nan maganar ta mutu murus. A tunaninka in da a ce Amurka za ta sake duba yiwuwar bude consulate a Kano, sai ta ji sanarwar hukumar yansanda ta fitar, me ka ke tunanin za ta yi? Za ta fasa ne!

 

Haka fa muna ji muna gani British Council ta rufe cibiyarta da ke Kano. Wannan cibiya ta taimaka gaya wajen sa wa matasa sha’awar karatu, kuma ta samar da damarmaki na karatu da tafiye-tafiyen nazari kasashe ga mutane da dama. Ita ma wannan cibiya a dalilin rashin tsaro yanzu ta tattara inata-inata ta tafi.

 

Ta fuskar kasuwanci, watakil wannan sanarwar karyar da hukumar yansanda ta fitar ta sa masu son zuba jari daga wasu wurare (foreign investors) su fasa. Haka zalika, watakil wannan asarar ta sa masu zuwa fatauci kasuwannin Kano su ja jiki. Ka ga sun jawo wa yan kasuwa da jihar asara.

 

Tarihi ya nuna tun kafin Kano ta yi shuhura a harkar kasuwanci, Katsina ita ce cibiyar kasuwanci a kasar Hausa. Babban abin da ya sa Katsina ta koma baya shi ne yaƙe-yaƙe da ta sha fama da shi, musanman a ƙarni na 18.

 

Kira na ga gwamnatin jihar Kano shi ne kada ta bar wannan cin amana ya wuce ba ta yi wa tufkar hanci ba. Kamata ya yi gwamna da kan shi ya kira gagarumin taron zantawa da yanjarida wanda ya ƙunshi manyan gidajen jaridu na ƙasa da waje domin fayyace wa duniya zancen. Idan ma da yiwuwar kai yandansan kotu, to yakamata gwamnati kada ta yi ƙasa a gwiwa.

 

Allah Ya zaunar da mu lafiya.

Jaafar Jaafar, shi ne mawallafim jaridar Daily Nigerian, ya kuma wallafa wannan rubutun ne a shafinsa na Facebook. 

 

Continue Reading

Hausa

EFCC arraigns one for N108 million fertiliser fraud in Kano

Published

on

Sanusi Hashim

Nasiru Yusuf Ibrahim

 

The Kano Zonal Directorate of the Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, has arraigned one Sanusi Hashim for allegedly misappropriating and converting to his personal use, the sum of 108 million Naira. 

 

KANO FOCUS reports that Hashim was arraigned before Justice Kabiru Dabo of the Kaduna State High Court sitting in Zaria on a one -count charge of misappropriation contrary to Section 293 and punishable under section 294 of the Penal Code.

 

He was alleged to have collected a total sum of 108 million Naira from one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer but instead misappropriated and diverted the money for his personal use.

 

The lone-count charge reads ‘’That you Sanusi Hashim sometime in April 2020 under the jurisdiction of the Kaduna State High Court dishonestly misappropriated and converted to your own use, the sum One Hundred and Eight Million Naira (N108,000,000) property of one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer from Indorama Eleme Fertilizer and Chemicals and you thereby committed an offence under Section 293 and punishable under Section 294 of the Penal Code’’.

 

The defendant pleaded not guilty when the charge was read to him.

 

Counsel to the prosecution, Bright C. Ogbonna prayed the court for a trial date in view of the defendant’s plea.

 

Consequently, Justice Dabo remanded the defendant in a Correctional Centre and adjourned the matter to February 10, 2025 for hearing of bail application.

Continue Reading

Trending