Connect with us

Hausa

Sarki Sunusi II baya Cryptocurrency- Naziru Sakin Waka

Published

on

Deposed Emir Sanusi

Aminu Abdullahi

Mawaki Naziru M Ahmad da akafi sani da sarkin waka ya ce ba gaskiya bane zance da wasu ke yadawa cewa tsohon sarkin Kano Muhammadu Sunusi na biyu na yin kasuwanci cryptocurrency.

Kano Focus ta ruwaito mawakin ya bayyana hakanne a cikin sakon video da ya wallafa a shafin sa na internet a ranar lahadi.

Ya ce ba gaskiya ba ne yadda wasu ke yaudarar al’umma da cewar tsohon sarkin yanayi da nufin jan hankalin mutane cikin tsarin crypto.

“Na tambaya kuma an tabbatar min da cewa bayayi, don haka ya kamata al’umma su fadaka a dena yaudarar su,” a cewar sa.

Ya ce mutanen da ke cikin tsarin Cryptocurrency sun jahilci kalaman da ya yi dangane da yadda suke zuba kudi a cikin tsarin.

Ya ce wadanda ke cikin tsarin sun jahilce shi domin ko kadan bai ce kada a yi cryptocurrency ba ko tsarin bai da ce ba.

Ya ce yayi mamaki yadda yaga mutane na zagi da cin mutuncinsa dangane da kalaman da ya yi.

“Ni dai na ce ba sako tsakanina da dan crypto domin kuwa shi dan crypto kana bashi kudi ya kaiwa wani zaije ya zuba su ne kawai a crypto ya ce zai samu kudi.

“Kuma idan ka aike shi ya siyo maka abu kafin yakai ya saka su, ko a bashi kudi ya biya kudi makaranta ko albashin ma’aikata maimakon ya biya su sai ya zuba su a cikin crypto,” a cewar sa.

Naziru ya ce ya sha yin aike da kudi amma sai wanda ya aika yaje ya zuba su a cikin tsarin crypto ba sau daya ko sau biyu ba.

Ya kara da cewa ko kadan bai cewa dan crypto cima zaune ba ko mai neman arziki a banza ba.

“ Kuma ni bance musu marasa wayo ba ko barayin zaune ba, haka zalika ni bance crypto baya yi ba.

Ya kuma ce akwai hanyoyin yin kasuwanci da yawa da yakamata mutane su bi don samun kudi.

“Akwai manyan ‘yan kasuwa irin su Aliko Dangote da Mustaphs AMASCO da BUA ba za su taba baka shawara akan crypto ba.

Sai dai su sayar da taliya da sauran su irin su Mudanseer duk ba crypto suke yi ba.

“In dai ilimin kasuwanci ne ai a gurin irin wadan nan mutanen da na fada muku zamu koyi darasi domin a gurin su muka ga ta bulle, a cewar sa.

Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Hausa

EFCC arraigns one for N108 million fertiliser fraud in Kano

Published

on

Sanusi Hashim

Nasiru Yusuf Ibrahim

 

The Kano Zonal Directorate of the Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, has arraigned one Sanusi Hashim for allegedly misappropriating and converting to his personal use, the sum of 108 million Naira. 

 

KANO FOCUS reports that Hashim was arraigned before Justice Kabiru Dabo of the Kaduna State High Court sitting in Zaria on a one -count charge of misappropriation contrary to Section 293 and punishable under section 294 of the Penal Code.

 

He was alleged to have collected a total sum of 108 million Naira from one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer but instead misappropriated and diverted the money for his personal use.

 

The lone-count charge reads ‘’That you Sanusi Hashim sometime in April 2020 under the jurisdiction of the Kaduna State High Court dishonestly misappropriated and converted to your own use, the sum One Hundred and Eight Million Naira (N108,000,000) property of one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer from Indorama Eleme Fertilizer and Chemicals and you thereby committed an offence under Section 293 and punishable under Section 294 of the Penal Code’’.

 

The defendant pleaded not guilty when the charge was read to him.

 

Counsel to the prosecution, Bright C. Ogbonna prayed the court for a trial date in view of the defendant’s plea.

 

Consequently, Justice Dabo remanded the defendant in a Correctional Centre and adjourned the matter to February 10, 2025 for hearing of bail application.

Continue Reading

Hausa

Gov. Yusuf Directs Reassigned Commissioners to Handover and Assume Duties by Tuesday, 17th December

Published

on

Mukhtar Yahya Usman

The Governor of Kano State, Alhaji Abba Kabir Yusuf, has directed all reassigned commissioners to ensure a smooth handover and assumption of duties by Tuesday, 17th December 2024.

Speaking through his spokesperson, Mr. Sanusi Bature Dawakin Tofa, the Governor stated that the cabinet changes will take full effect during the next council meeting on Wednesday, 18th December 2024.

He emphasized the need for the completion of all transition processes before then.

“All commissioners affected by the changes are directed to hand over their responsibilities between Monday, 16th and Tuesday, 17th December 2024,” the statement reads.

The Governor further urged members of the state executive council to redouble their efforts and uphold a strong spirit of teamwork, dedication, and commitment to supporting his administration in serving the good people of Kano State.

Continue Reading

Hausa

Jami’ar Yusuf Maitama Sule ta koma Northwest University, Kano

Published

on

Nasiru Yusuf Ibrahim

 

Gwamnatin Jihar Kano ta sanar maidawa Jami’ar Northwest sunanta na asali, dogaro da dalilin da yasa aka kafata a shekara 2012.

 

KANO FOCUS ta samo wannan sanarwa ne daga Keamishinan Ma’aikatar ilimi mai zurfi Dr Yusuf Ibrahim Ko far mata, a wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na Facebook.

 

Dr Kofar Mata ya ce “A zaman majalisar zartarwar ta gwamnatin Kano ƙarƙashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf na 21 yau Juma’a 29th November 2024 (27th Jumada Awwal 1446) ta amince da maidawa ta Jami’ar Northwest sunanta na baya, dogaro da dalilin da yasa aka kafata a shekara 2012.

 

“Sannan kuma don girmamawa ga Marigayi Dattijo uban ƙasa Dr. Yusuf Maitama Sule, an sawa sabuwar kolejin ilimi ta ƙaramar hukumar Ghari da cigaba da karatu sunansa.

 

“Sabuwar makarantar Yusuf Maitama Sule College of Education and Advanced Studies, Ghari, wacce aka amince da dokar gudanarwarta a zaman yau, babbar makarantace daidai da kolejin ilimi ta Rabiu Musa Kwankwaso dake Tudun Wada.

 

“Haka zalika makarantar Audu Bako Dambatta da kuma makarantar malam Aminu Kano mai laƙabin Legal. Dukkaninsu manyan makarantune don girmamawa da tunawa da manyan mutanen jihar Kano.

 

“Tuni majalisar zartarwar ta bada umarnin tura waɗannan dokoi zuwa majalisar dokoki ta jihar Kano, harda gyaran shekarun aiki na manyan makarantu daga shekaru 65 zuwa 70 ga farfesoshi na jami’a, da kuma 60 zuwa 65 na sauran manyan makarantu. Allah Ya taimakemu.”

 

 

Continue Reading

Trending