Hausa
Wasu Gurbatattun Limamai Da Malamai A Kano Sunyi Saukar Alkur’ani Da Nafilfili Da Addu’o’in Wai Neman Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben 2023!

Daga Imam Murtadha Gusau
Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinkai
Ya ku bayin Allah! A yau an wayi gari, duk da mummunan halin da arewa da kuma al’ummar yankin arewa muka samu kan mu a ciki na matsalolin rashin tsaro, da rashin zama lafiya, da matsin tattalin arziki, da abubuwa marasa dadi daban-daban, da suka dabaibaye yankin; maimakon al’ummah su mayar da hankali wurin addu’a da rokon Allah ya yaye masu wadannan fitintinu, sai gashi an samu wasu limamai da Malamai a jihar Kano sun gudanar da Sallah, da addu’o’in neman nasara ga Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023, wanda wani dan siyasa ya shirya, ya dauki nauyi, kuma ya biya wadannan mutane masu kiran kan su Malamai.
Wallahi, na samu cikakken bayani, kuma gamsasshe, cewa, Malamai sama da 2,500 ne daga fadin jihar Kano suka halarci wannan Sallar da addu’ar ta munafuncin da munafuntar arewa.
Wadannan makwadaitan Malamai guda 2,500 mayunwata, shedanu, shegu, ‘yan iska, ‘ya ‘yan banza; duk halin da al’ummah ta ke ciki, musamman arewa, sam bai dame su ba, kuma bamu taba jin sun taru sun yi addu’a da rokon Allah ya kawo muna saukin halin da muke ciki ba, amma sai gashi wani dan siyasa ya tara su, ya basu kudi, wai suyi wa Bola Tinubu addu’a, domin yaci zabe, a 2023. Kai jama’ah, Allah wadaran naka ya lalace. Ku sani, sam wadannan mutanen basu cancanci zama Malamai ba. Kawai ‘yan tasha ne, ‘yan gareji, masu sayar da mutuncin al’ummah aka tara!!!

Idan baku manta ba, kwanaki can baya, Tinubu ya raba shinkafa a Kano, saboda ya mayar da mutanen arewa mayunwata. Wadda muka sanya alamar tambaya akan wannan rabon shinkafa da aka yi, muka ce, shin me yasa a can baya bai taba rabon abinci ga mabukatan arewa ba, sai yanzu da yake neman kuri’un su?
Sannan kuma shi Tinubun dai, idan kun tuna, ya kashe kudi, makudai, masu yawa, ya gyara Arewa House. Shine shima wannan aikin da yayi, muka sa masa alamar tambaya. Muka ce shin wai me yasa a can baya duk bai yi wannan ba, sai yanzu da yake neman hawa kujerar shugabancin kasa; wato yana neman kuri’un talakawa, domin ya cuce su ko?
To, koma dai mene ne, muna son wadannan mutane su sani, mu dai a arewa, babu mu, babu Tinubu da ikon Allah!
Kuma wannan ra’ayi nane, kuma fahimta tace, wadda kuma nike da tabbacin, da ikon Allah tayi daidai da ra’ayin mafi yawan mutanen arewa. Kuma mu sani, kowa yana da ‘yancin fadar ra’ayin sa.
Allah ya sawwaka, kuma ya shiryi wadannan mutane, idan masu shiryuwa ne, amin summa amin.
Sannan ina kira ga ‘yan uwa na, ‘yan arewa, da wallahi suyi hankali da duk wani dan siyasa, da zai zo ya yaudare su, ya cuce su, ya zalunce su.
Muna kallon dai halin da muke ciki, musamman mu ‘yan arewa. Ana ta kashe mu, ana sace muna ‘yan uwa ana karbar kudin fansa, ana yiwa matan mu fyade, an hana mu neman ilimi, an hana mu noma da kiwo, amma an kasa daukar matakin kawo karshen wannan bala’i.
Wai kuma muna cikin wannan damuwa, kwatsam, sai wani yazo muna da tallar wani dan siyasar da ba abun da ya taba yi muna na gudummawa ko agaji ko kawo dauki domin magance wadannan matsaloli!
Wassalamu alaikum
Nagode,
Dan uwanku: Imam Murtadha Muhammad Gusau, ya rubuto daga Okene, jihar Kogi, Najeriya. 08038289761.

Hausa
FG kickstarts construction of Emerging Technologies Institute in Kano

Nasiru Yusuf Ibrahim
As part of significant milestone in the Federal Government of Nigeria’s efforts to secure the socio-economic wellbeing of the future generation, as the ground was opened for commencement of construction of the Sustainable & Emerging Technologies Institute (SETI) under the aegis of the National Agency for Science and Engineering Infrastructure (NASENI), The Presidency.
KKANO FOCUS reports that the Executive Vice Chaiman/Chief Executive Officer (EVC/CEO) of NASENI, Mr. Khalil Suleiman Halilu during the Ground-breaking ceremony held at the Bayero University Kano (BUK) New Campus said the new institute sits on 30 hectares of the BUK land to be built, featuring state-of-the-art facilities, including innovation hubs devoted to Artificial Intelligence and other cutting-edge technologies, complemented by reliable power supply. “NASENI will fully build and equip and support the new Institute” said the EVC/CEO.

The future of socio-economic development for nations rests on human creativity, innovation and cooperation, Artificial intelligence, robotics amongst others.
Halilu said that the establishment of SETI in Nigeria is to rapidly respond to the waves of young people globally revolutionizing world economies with unprecedented emergence of socio-economic frontiers as by-products of innovations and ingenuities of these young minds.
“We in NASENI are firm believers in the potential of young Nigerians to be the prime catalysts of the type of transformation that Nigeria requires. And we will do everything within our powers to support them to fulfil this important responsibility”
“We are gathered here today to kickstart a project that will transform the lives and careers of future generations of young Nigerians. The Sustainable & Emerging Technologies Institute (SETI), located at the Bayero University Kano (BUK) by NASENI. This is very much in line with our operating principles; what we call our 3Cs: Collaboration, Creation, and Commercialization. These 3Cs are the principles that passionately drive us and guide the work that we do to ensure the industrialization of Nigeria in line with the Renewed Hope agenda of President Bola Ahmed Tinubu.”
SETI will produce innovators, technologists, entrepreneurs who will make their mark not just in Nigeria but around the world. “I’m eagerly looking forward to the day, not too long from now, when the Institute’s first set of beneficiaries will astonish the world with what they’re capable of accomplishing. These stories will put not just BUK on the global innovation map, but also Kano State and the entire Nigeria” said Halilu.
While carrying out the symbolic foundation laying ceremony of the institute as Special Guest of Honour, the Minister of Innovation, Science and Technology, Chief Uche Geoffrey Nnaji, described the project as not only laudable but NASENI’s another way of fast-tracking the placing of Nigeria on the global map of innovation and industrialization. The minister called the project an “ace project” and a pointer to secure a veritable socio-economic development for the nation.
In his goodwill message, the Vice Chancellor of BUK, Professor Sagir Adamu Abbas described the new institute as a vehicle for bringing together the three critical tripods for economic and sustainable development for nations, that is, the government, academia and industry. He described the ground-breaking event as the beginning of Nigeria’s journey in pursuit of sustainable development, massive job creation opportunities for the youths, and that the BUK was delighted to be host to such laudable initiative and momentum.
There is also, in addition to SETI, a second NASENI project for BUK is an Agri-preneurship Training Hub, that will be equipped with modern greenhouses, and facilities for Soil-less Farming, and Tissue Culture; occupying 10 hectares of land at the Old Campus. These projects collectively represent what NASENI stands for, that is, building capacity, advancing industrialization, supporting economic growth and prosperity.
NASENI appreciates the Government and people of Kano State, and the Vice Chancellor, management and students of Bayero University Kano (BUK), for all the support. Special gratitude goes to the Honourable Minister of Innovation, Science and Technology, Chief Uche Geoffrey Nnaji, the Special Guest of Honour.
NASENI thanked members of the National Assembly for their support, especially the NASENI oversight Committees in both chambers. And of course, President Bola Ahmed Tinubu, who has given NASENI the opportunity to serve Nigeria through his unwavering demonstration of commitment to the success of the Agency.

Hausa
Illar siyasantar da harkar tsaro da zaman lafiya a jihar Kano

Jaafar Jaafar
Na jima ban ga tsantsar rashin kishi da cin amanar aiki da ya wuce ƙaryar da hukumar yansandan jihar Kano ta gilla ba saboda tsananin siyasantar da harkar tsaro da zaman lafiya da cigaban al’umma.
Babu wani rahoto na sirri kan wani mugun abu da ke faruwa a birni ko ƙauye wanda gwamna bai san shi ba. A wasu lokutan ma gwamnan ya kan riga jami’an tsaro samun wani rahoton sirrin. Duk wanda ya san yadda “special service directorate” (wadda ke karkashin ofishin gwamna) ke gudanar aiki, zai fahimci inda na dosa.

Kasashen da su ka ci gaba, ba sa wasa da duk bayanin da hukumar yansanda ta fitar. Domin su a kasashen su dansanda shi ya fi kowa adalci, shi ya sa zai wahala yansanda su tuhume ka da laifi ka ga alkali bai ɗaure ka ba.
Kafin harin Boko Haram na farko a Kano a ranar 20 ga Janairu 2012, akwai wani babban jami’in gwamnati da ya faɗa min cewa ƙasar Amurka na duba yiwuwar buɗe ƙaramin ofishin jakadanci (consulate) a Kano wanda zai riƙa ba da visa da gudanar da wasu shirye-shirye a jihar Kano. Kwatsam sai a ka kawo harin bam. Daga nan maganar ta mutu murus. A tunaninka in da a ce Amurka za ta sake duba yiwuwar bude consulate a Kano, sai ta ji sanarwar hukumar yansanda ta fitar, me ka ke tunanin za ta yi? Za ta fasa ne!
Haka fa muna ji muna gani British Council ta rufe cibiyarta da ke Kano. Wannan cibiya ta taimaka gaya wajen sa wa matasa sha’awar karatu, kuma ta samar da damarmaki na karatu da tafiye-tafiyen nazari kasashe ga mutane da dama. Ita ma wannan cibiya a dalilin rashin tsaro yanzu ta tattara inata-inata ta tafi.
Ta fuskar kasuwanci, watakil wannan sanarwar karyar da hukumar yansanda ta fitar ta sa masu son zuba jari daga wasu wurare (foreign investors) su fasa. Haka zalika, watakil wannan asarar ta sa masu zuwa fatauci kasuwannin Kano su ja jiki. Ka ga sun jawo wa yan kasuwa da jihar asara.
Tarihi ya nuna tun kafin Kano ta yi shuhura a harkar kasuwanci, Katsina ita ce cibiyar kasuwanci a kasar Hausa. Babban abin da ya sa Katsina ta koma baya shi ne yaƙe-yaƙe da ta sha fama da shi, musanman a ƙarni na 18.
Kira na ga gwamnatin jihar Kano shi ne kada ta bar wannan cin amana ya wuce ba ta yi wa tufkar hanci ba. Kamata ya yi gwamna da kan shi ya kira gagarumin taron zantawa da yanjarida wanda ya ƙunshi manyan gidajen jaridu na ƙasa da waje domin fayyace wa duniya zancen. Idan ma da yiwuwar kai yandansan kotu, to yakamata gwamnati kada ta yi ƙasa a gwiwa.
Allah Ya zaunar da mu lafiya.
Jaafar Jaafar, shi ne mawallafim jaridar Daily Nigerian, ya kuma wallafa wannan rubutun ne a shafinsa na Facebook.

Hausa
EFCC arraigns one for N108 million fertiliser fraud in Kano

Nasiru Yusuf Ibrahim
The Kano Zonal Directorate of the Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, has arraigned one Sanusi Hashim for allegedly misappropriating and converting to his personal use, the sum of 108 million Naira.
KANO FOCUS reports that Hashim was arraigned before Justice Kabiru Dabo of the Kaduna State High Court sitting in Zaria on a one -count charge of misappropriation contrary to Section 293 and punishable under section 294 of the Penal Code.

He was alleged to have collected a total sum of 108 million Naira from one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer but instead misappropriated and diverted the money for his personal use.
The lone-count charge reads ‘’That you Sanusi Hashim sometime in April 2020 under the jurisdiction of the Kaduna State High Court dishonestly misappropriated and converted to your own use, the sum One Hundred and Eight Million Naira (N108,000,000) property of one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer from Indorama Eleme Fertilizer and Chemicals and you thereby committed an offence under Section 293 and punishable under Section 294 of the Penal Code’’.
The defendant pleaded not guilty when the charge was read to him.
Counsel to the prosecution, Bright C. Ogbonna prayed the court for a trial date in view of the defendant’s plea.
Consequently, Justice Dabo remanded the defendant in a Correctional Centre and adjourned the matter to February 10, 2025 for hearing of bail application.
