Connect with us

Hausa

Kani ya kashe wansa a Kano

Published

on

Aminu Abdullahi

Wani matashi mai suna Sagir Tasi’u da ke Sheka Sabuwar Abuja ya kashe wansa Abdullahi Tasi’u ta hanyar maka masa sanda a tsakiyar kansa.

Kano Focus ta ruwaito al’amarin ya faru ne da safiyar ranar Alhamis.

A cewar jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan Kano Abdullahi Haruna Kiyawa wanda aka kashe din  na da tabin hankali.

Kiyawa mai mukamin mataimakin sufurtandan yan sanda ya ce Abdullahi ya dauki wuka ne ya bi kanwarsu da gudu da nufi hallakata.

‘Yan Sanda a Kano sun kama dan Vigilante na kwacen waya

‘Yan sanda sun kama yan fashi uku a Jogana

Hadarin da ke tattare da wankan kududdufi lokacin azumi

Hakan ta sanya kanin nasa Sagiru ya dauki sanda ya bishi a baya domin kubutar da kanwartasu, ya kuma doke shi ba a dai-dai ba.

Ya ce bayan faruwar hakan ne aka garzaya da shi asibtin kwararru na Murtala Muhammad da ke nan Kano, inda kuma ya mutu da safiyar ranar Alhamis.

Kiyawa ya ce sun samu rahoto daga jama’ar unugwar ne bayan da Abdullahin ya mutu.

A cewarsa dangin mamacin basu sanar da jami’an ‘yan sanda a lokacin da ya da ce ba.

Ya kuma yi kira ga jama’a da su dinga sanar da jami’an tsaro irin wannan al’amri, ko da ya shafi dangi ne domin daukar matakin gaggawa.

Kiyawa ya ce tuni kwamishinan ‘yan sanda Sama’ila Shu’aibu Dikko ya bada umarnin kamo wanda ya aikata kisan wanda a halin yanzu ya yi batan dabo.

Ya kuma ce kwamishinan ya bayar da umarnin fadada bincike akan al’amirin.

Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Hausa

EFCC arraigns one for N108 million fertiliser fraud in Kano

Published

on

Sanusi Hashim

Nasiru Yusuf Ibrahim

 

The Kano Zonal Directorate of the Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, has arraigned one Sanusi Hashim for allegedly misappropriating and converting to his personal use, the sum of 108 million Naira. 

 

KANO FOCUS reports that Hashim was arraigned before Justice Kabiru Dabo of the Kaduna State High Court sitting in Zaria on a one -count charge of misappropriation contrary to Section 293 and punishable under section 294 of the Penal Code.

 

He was alleged to have collected a total sum of 108 million Naira from one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer but instead misappropriated and diverted the money for his personal use.

 

The lone-count charge reads ‘’That you Sanusi Hashim sometime in April 2020 under the jurisdiction of the Kaduna State High Court dishonestly misappropriated and converted to your own use, the sum One Hundred and Eight Million Naira (N108,000,000) property of one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer from Indorama Eleme Fertilizer and Chemicals and you thereby committed an offence under Section 293 and punishable under Section 294 of the Penal Code’’.

 

The defendant pleaded not guilty when the charge was read to him.

 

Counsel to the prosecution, Bright C. Ogbonna prayed the court for a trial date in view of the defendant’s plea.

 

Consequently, Justice Dabo remanded the defendant in a Correctional Centre and adjourned the matter to February 10, 2025 for hearing of bail application.

Continue Reading

Hausa

Gov. Yusuf Directs Reassigned Commissioners to Handover and Assume Duties by Tuesday, 17th December

Published

on

Mukhtar Yahya Usman

The Governor of Kano State, Alhaji Abba Kabir Yusuf, has directed all reassigned commissioners to ensure a smooth handover and assumption of duties by Tuesday, 17th December 2024.

Speaking through his spokesperson, Mr. Sanusi Bature Dawakin Tofa, the Governor stated that the cabinet changes will take full effect during the next council meeting on Wednesday, 18th December 2024.

He emphasized the need for the completion of all transition processes before then.

“All commissioners affected by the changes are directed to hand over their responsibilities between Monday, 16th and Tuesday, 17th December 2024,” the statement reads.

The Governor further urged members of the state executive council to redouble their efforts and uphold a strong spirit of teamwork, dedication, and commitment to supporting his administration in serving the good people of Kano State.

Continue Reading

Hausa

Jami’ar Yusuf Maitama Sule ta koma Northwest University, Kano

Published

on

Nasiru Yusuf Ibrahim

 

Gwamnatin Jihar Kano ta sanar maidawa Jami’ar Northwest sunanta na asali, dogaro da dalilin da yasa aka kafata a shekara 2012.

 

KANO FOCUS ta samo wannan sanarwa ne daga Keamishinan Ma’aikatar ilimi mai zurfi Dr Yusuf Ibrahim Ko far mata, a wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na Facebook.

 

Dr Kofar Mata ya ce “A zaman majalisar zartarwar ta gwamnatin Kano ƙarƙashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf na 21 yau Juma’a 29th November 2024 (27th Jumada Awwal 1446) ta amince da maidawa ta Jami’ar Northwest sunanta na baya, dogaro da dalilin da yasa aka kafata a shekara 2012.

 

“Sannan kuma don girmamawa ga Marigayi Dattijo uban ƙasa Dr. Yusuf Maitama Sule, an sawa sabuwar kolejin ilimi ta ƙaramar hukumar Ghari da cigaba da karatu sunansa.

 

“Sabuwar makarantar Yusuf Maitama Sule College of Education and Advanced Studies, Ghari, wacce aka amince da dokar gudanarwarta a zaman yau, babbar makarantace daidai da kolejin ilimi ta Rabiu Musa Kwankwaso dake Tudun Wada.

 

“Haka zalika makarantar Audu Bako Dambatta da kuma makarantar malam Aminu Kano mai laƙabin Legal. Dukkaninsu manyan makarantune don girmamawa da tunawa da manyan mutanen jihar Kano.

 

“Tuni majalisar zartarwar ta bada umarnin tura waɗannan dokoi zuwa majalisar dokoki ta jihar Kano, harda gyaran shekarun aiki na manyan makarantu daga shekaru 65 zuwa 70 ga farfesoshi na jami’a, da kuma 60 zuwa 65 na sauran manyan makarantu. Allah Ya taimakemu.”

 

 

Continue Reading

Trending