Connect with us

Hausa

Samarinmu basa zance ranar Alhamis da Juma’a-‘Yan matan Tudun Yola

Published

on

Aminu Abdullahi

‘Yan mata a Tudun Yola na ci gaba da mayar da martani kan dokokin da dagacin yankin ya fitar na takaita zance zuwa ranar Alhamis da Juma’a kawai da yan mata da zawarawan yankin.

Yayin zantawar Kano Focus da wasu yan mata a yankin sun ce ko kadan samarinsu basa zuwa zance ranar Juma’a da Alhamis.

A don haka su ba su amince da wammam doka ba kuma basa maraba da ita tunda dai ba a taba samun wasu da aikata ba dai-daiba.

Idan za a iya tunawa dai a ranar Litinin din da ta gabata ne dagacin garin Tudun Yola Malam Nasidi Hamisu ya fitar da wasu dokoki guda hudu da ya ce ya zama dole al’ummar yankin su bi domin tsaftace garin daga muggan ayyuka.

Dokar ta ce an hana zancen saurayi da budurwa da bazawara ta ci barkatai.

Haka zalika ya ce an samar da lokacin yin zance da bai saba ka’ida ba kamar haka.

Ranar Alhamis da Juma’a kawai, daga karfe 5:00 na yamma zuwa 8:00 na dare.

Daga yanzu Alhamis da Juma’a ne kawai ranar zance a Tudun Yola-Dagaci

Ayi muku kayan daki, ayi muku gara, kuce a soke lefe-martanin ‘yan mata ga samarin Kano

Neman matar aure: Hisba ta kafa kwamitin mutane 5 da zai binciki Uba Rimo

Haka kuma doka ta biyu ta ce an hana kowacce budurwa ko bazawar yin zance a wani wuri da ba Kofar gidan ubanta ba.

Sai kuma doka ta gaba da ta ce an hana yin kidan Dije a yankin Tudu Yola baki daya.

Idan kuma ya zama dole sai an yi to a tuntubi mai garin Tudun Yola domin a bada tsarin yadda za a yi.

Sai doka ta hudu an hana yin shaye-shaye ko kuma sayar da kayan sahye-sahyen a fadin Tudun Yola baki daya.

Sai dai wannan sanarwa ta bar baya da kura, duba da yadda ‘yan mata da samari ke ta yin Allah wadai da ita.

Hafsat Kamal wata budurwa ce da ke yankin ta ce ko kadan bata goyan bayan dokar kasancewa ba a taba kama wasu da suke yin zance da aikata badala ba.

Ta ce da yawan samarin da suke zuwa zance basu da lokacin da za su zo a ranakun Alhamis da Juma’a da aka saka.

“Yawanci ma sai Asabar da Lahadin suke samun lokaci,” a cewar ta.

Khadija Musa ta ce ranakun da aka sanya sunyi kadan, akwai bukatar a kara ranakun zuwa kwana hudu a sati.

“Ni bana goyan bayan hana yin D.J saboda wasu basu da halin da za su kama dakin taro, gaskiya bama goyan baya,” inji Khadija.

Umar Yusuf da ya shafe shekaru biyar a unguwar ya ce, dokar takaita zance da haramta D.J abune mai kyau, duba da yadda yinsa ke tada zaune tsaye.

Ya ce a wasu lokutan ana samun rigima dazarar anyi kidan D.J.

Bamusan da dokar ba

Sai dai a nasu bangaren masu sanar D.J a unguwar sunce basu san da dokar ba, don kuwa babu wanda ya zauna da su kafin zartas da ita.

Shugaban kungiyar masu sana’ar D.j na unguwar, Yusuf Umar ne ya bayyana hakan, inda ya ce ba a gayyace su ba kafin zartas da dokar.

Ya kara da cewa zargin da ake musu ba gaskiya bane kuma za su cigaba da gudanar da sana’arsu a unguwar kamar yadda suka saba.

“Babu wanda ya sanar da mu ko aiko mana da kwafin dokar muma gani mukayi a yanar gizo.

Ya ce don haka zamu cigaba da yin sana’ar mu tunda muna da rijista da hukumar tace fina-finai ta jiha,” a cewar sa.

Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Hausa

FG kickstarts construction of Emerging Technologies Institute in Kano

Published

on

Nasiru Yusuf Ibrahim

 

As part of significant milestone in the Federal Government of Nigeria’s efforts to secure the socio-economic wellbeing of the future generation, as the ground was opened for commencement of construction of the Sustainable & Emerging Technologies Institute (SETI) under the aegis of the National Agency for Science and Engineering Infrastructure (NASENI), The Presidency.

 

KKANO FOCUS reports that the Executive Vice Chaiman/Chief Executive Officer (EVC/CEO) of NASENI, Mr. Khalil Suleiman Halilu during the Ground-breaking ceremony held at the Bayero University Kano (BUK) New Campus said the new institute sits on 30 hectares of the BUK land to be built, featuring state-of-the-art facilities, including innovation hubs devoted to Artificial Intelligence and other cutting-edge technologies, complemented by reliable power supply. “NASENI will fully build and equip and support the new Institute” said the EVC/CEO.

 

The future of socio-economic development for nations rests on human creativity, innovation and cooperation, Artificial intelligence, robotics amongst others.

 

Halilu said that the establishment of SETI in Nigeria is to rapidly respond to the waves of young people globally revolutionizing world economies with unprecedented emergence of socio-economic frontiers as by-products of innovations and ingenuities of these young minds.

 

“We in NASENI are firm believers in the potential of young Nigerians to be the prime catalysts of the type of transformation that Nigeria requires. And we will do everything within our powers to support them to fulfil this important responsibility”

 

“We are gathered here today to kickstart a project that will transform the lives and careers of future generations of young Nigerians. The Sustainable & Emerging Technologies Institute (SETI), located at the Bayero University Kano (BUK) by NASENI. This is very much in line with our operating principles; what we call our 3Cs: Collaboration, Creation, and Commercialization. These 3Cs are the principles that passionately drive us and guide the work that we do to ensure the industrialization of Nigeria in line with the Renewed Hope agenda of President Bola Ahmed Tinubu.”

 

SETI will produce innovators, technologists, entrepreneurs who will make their mark not just in Nigeria but around the world. “I’m eagerly looking forward to the day, not too long from now, when the Institute’s first set of beneficiaries will astonish the world with what they’re capable of accomplishing. These stories will put not just BUK on the global innovation map, but also Kano State and the entire Nigeria” said Halilu.

 

While carrying out the symbolic foundation laying ceremony of the institute as Special Guest of Honour, the Minister of Innovation, Science and Technology, Chief Uche Geoffrey Nnaji, described the project as not only laudable but NASENI’s another way of fast-tracking  the placing of Nigeria on the global map of innovation and industrialization. The minister called the project an “ace project” and a pointer to secure a veritable socio-economic development for the nation.

 

In his goodwill message, the Vice Chancellor of BUK, Professor Sagir Adamu Abbas described the new institute as a vehicle for bringing together the three critical tripods for economic and sustainable development for nations, that is, the government, academia and industry. He described the ground-breaking event as the beginning of Nigeria’s journey in pursuit of sustainable development, massive job creation opportunities for the youths, and that the BUK was delighted to be host to such laudable initiative and momentum.

 

There is also, in addition to SETI, a second NASENI project for BUK is an Agri-preneurship Training Hub, that will be equipped with modern greenhouses, and facilities for Soil-less Farming, and Tissue Culture; occupying 10 hectares of land at the Old Campus. These projects collectively represent what NASENI stands for, that is, building capacity, advancing industrialization, supporting economic growth and prosperity.

 

NASENI appreciates the Government and people of Kano State, and the Vice Chancellor, management and students of Bayero University Kano (BUK), for all the support. Special gratitude goes to the Honourable Minister of Innovation, Science and Technology, Chief Uche Geoffrey Nnaji, the Special Guest of Honour.

 

NASENI thanked members of the National Assembly for their support, especially the NASENI oversight Committees in both chambers. And of course, President Bola Ahmed Tinubu, who has given NASENI the opportunity to serve Nigeria through his unwavering demonstration of commitment to the success of the Agency.

Continue Reading

Hausa

Illar siyasantar da harkar tsaro da zaman lafiya a jihar Kano

Published

on

Jaafar Jaafar

 

Na jima ban ga tsantsar rashin kishi da cin amanar aiki da ya wuce ƙaryar da hukumar yansandan jihar Kano ta gilla ba saboda tsananin siyasantar da harkar tsaro da zaman lafiya da cigaban al’umma.

 

Babu wani rahoto na sirri kan wani mugun abu da ke faruwa a birni ko ƙauye wanda gwamna bai san shi ba. A wasu lokutan ma gwamnan ya kan riga jami’an tsaro samun wani rahoton sirrin. Duk wanda ya san yadda “special service directorate” (wadda ke karkashin ofishin gwamna) ke gudanar aiki, zai fahimci inda na dosa.

 

Kasashen da su ka ci gaba, ba sa wasa da duk bayanin da hukumar yansanda ta fitar. Domin su a kasashen su dansanda shi ya fi kowa adalci, shi ya sa zai wahala yansanda su tuhume ka da laifi ka ga alkali bai ɗaure ka ba.

 

Kafin harin Boko Haram na farko a Kano a ranar 20 ga Janairu 2012, akwai wani babban jami’in gwamnati da ya faɗa min cewa ƙasar Amurka na duba yiwuwar buɗe ƙaramin ofishin jakadanci (consulate) a Kano wanda zai riƙa ba da visa da gudanar da wasu shirye-shirye a jihar Kano. Kwatsam sai a ka kawo harin bam. Daga nan maganar ta mutu murus. A tunaninka in da a ce Amurka za ta sake duba yiwuwar bude consulate a Kano, sai ta ji sanarwar hukumar yansanda ta fitar, me ka ke tunanin za ta yi? Za ta fasa ne!

 

Haka fa muna ji muna gani British Council ta rufe cibiyarta da ke Kano. Wannan cibiya ta taimaka gaya wajen sa wa matasa sha’awar karatu, kuma ta samar da damarmaki na karatu da tafiye-tafiyen nazari kasashe ga mutane da dama. Ita ma wannan cibiya a dalilin rashin tsaro yanzu ta tattara inata-inata ta tafi.

 

Ta fuskar kasuwanci, watakil wannan sanarwar karyar da hukumar yansanda ta fitar ta sa masu son zuba jari daga wasu wurare (foreign investors) su fasa. Haka zalika, watakil wannan asarar ta sa masu zuwa fatauci kasuwannin Kano su ja jiki. Ka ga sun jawo wa yan kasuwa da jihar asara.

 

Tarihi ya nuna tun kafin Kano ta yi shuhura a harkar kasuwanci, Katsina ita ce cibiyar kasuwanci a kasar Hausa. Babban abin da ya sa Katsina ta koma baya shi ne yaƙe-yaƙe da ta sha fama da shi, musanman a ƙarni na 18.

 

Kira na ga gwamnatin jihar Kano shi ne kada ta bar wannan cin amana ya wuce ba ta yi wa tufkar hanci ba. Kamata ya yi gwamna da kan shi ya kira gagarumin taron zantawa da yanjarida wanda ya ƙunshi manyan gidajen jaridu na ƙasa da waje domin fayyace wa duniya zancen. Idan ma da yiwuwar kai yandansan kotu, to yakamata gwamnati kada ta yi ƙasa a gwiwa.

 

Allah Ya zaunar da mu lafiya.

Jaafar Jaafar, shi ne mawallafim jaridar Daily Nigerian, ya kuma wallafa wannan rubutun ne a shafinsa na Facebook. 

 

Continue Reading

Hausa

EFCC arraigns one for N108 million fertiliser fraud in Kano

Published

on

Sanusi Hashim

Nasiru Yusuf Ibrahim

 

The Kano Zonal Directorate of the Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, has arraigned one Sanusi Hashim for allegedly misappropriating and converting to his personal use, the sum of 108 million Naira. 

 

KANO FOCUS reports that Hashim was arraigned before Justice Kabiru Dabo of the Kaduna State High Court sitting in Zaria on a one -count charge of misappropriation contrary to Section 293 and punishable under section 294 of the Penal Code.

 

He was alleged to have collected a total sum of 108 million Naira from one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer but instead misappropriated and diverted the money for his personal use.

 

The lone-count charge reads ‘’That you Sanusi Hashim sometime in April 2020 under the jurisdiction of the Kaduna State High Court dishonestly misappropriated and converted to your own use, the sum One Hundred and Eight Million Naira (N108,000,000) property of one Ahmad Mohammad Liman and Basiru Mohammad for the supply of fertilizer from Indorama Eleme Fertilizer and Chemicals and you thereby committed an offence under Section 293 and punishable under Section 294 of the Penal Code’’.

 

The defendant pleaded not guilty when the charge was read to him.

 

Counsel to the prosecution, Bright C. Ogbonna prayed the court for a trial date in view of the defendant’s plea.

 

Consequently, Justice Dabo remanded the defendant in a Correctional Centre and adjourned the matter to February 10, 2025 for hearing of bail application.

Continue Reading

Trending